Da dumi dumin sa: Tinubu ya gana da jagoran NNPP a Abuja
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, na ganawa da jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a fadar Villa da ke Abuja.
Kwankwaso wanda ya kasance a matsayin na hudu, a zaben shugabancin kasar da aka yi a watan Fabrairu, shine ya wakilci jam’iyyar ta NNPP.
Shine dan takarar shugabancin kasar na farko da ya ziyarci sabon shugaban a Aso Rock.
A watan...
NAHCON Ta Nanata Dokar Mahukuntan Kasar Saudiyya Kan Shiga RAUDAH
Hukumar aikin Hajji ta kasa NAHCON, tace har yanzu babu rahoton rasa rai ko damfara da aka samu a Kasar Saudi Arabia, daga lokacin fara jigilar Alhazan Najeriya zuwa yanzu.
Jami’in Hukumar mai kula da harkokin Alhazan Najeriya a Madina Sheikh Ibrahim Idris Mahmud, ya tabbatar da hakan a ganawarsa da manema labarai a birnin na Madina.
Idris Mahmud, ya ce...
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Kasar Sweden ta bayyana cewa, ta shirya tsaf domin daukar nauyin gasar yin jima’i a bainar jama’a wadda za a fara a ranar Alhamis.
Gasar wadda mahukuntan suka tsara za a fara gudanarwa a gobe 8 ga watan Yunin 2003, za a shafe kwanaki shida, ana fafatawa.
Wadanda za su shiga cikin gasar, za su fafata a gasar ta jima’i a...
Jam’iyyar APC A Kano Ta Nemi Izinin Kotu Domin Duba Kayyakin Zaben Gwamna Na 2023
Jam’iyyar APC ta nemi kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ta ba su izinin duba kayan zaben da aka yi amfani da su a zaben gwamna da aka yi ranar 18 ga watan Maris.
A zaman da aka cigaba da gudanrwa, Lauyan masu shigar da kara, Nureini Jimoh SAN, ya bukaci kotun da ta baiwa wanda yake karewa damar duba...
An Kama Karin Mutane 57 Da Sace Kayyaki A Wuraren Da Gwamnatin Kano Ke Aikin Rusau
Rundunar ‘yan sanda a Jihar Kano ta sake yin nasarara kama wasu mutane 57 da ake zargi da fasa shagunan mutane ta hanyar amfani da aikin rusau da gwamnatin jihar ke gudanarwa.
Mai magana da yawun rundunar SP Abdullahi Haruna Kiyawa shine ya tabbar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce kamen cigaba ne akan mutane...
Gwamnatin Buhari Ta Barnatar Da Dala Billiyan 19 Kan Gyaran Matatun Mai
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kashe sama da dala biliyan 19 kwatankwacin abunda akayi amfani da shi wajen gina matatar man dangote wajen gyara da matatun man Najeriya.
Gwamnatin Buhari a cikin shekaru 8 ta bada kwangilar gyaran matatun mai na Kaduna da Fatakwal, da Warri amma babu wadda ke aiki...
Wani Malamin jami’a ya shawarci ƴan Nijeriya su rungumi noman kwaɗi
Masanin ilimin dabbobi, Farfesa Moshood Mustapha na Sashen nazarin dabbobi na Jami’ar Ilorin, ya bukaci ƴan Nijeriya da su rungumi noman kwadi domin samun ci gaban tattalin arziki.
Mustapha ya yi wannan kiran ne a yau Alhamis a garin Ilorin a cikin wata maƙala da ya gabatar a wani taron lacca na jami’ar, karo na 210, mai taken: “Man-made Lakes:...
An tsare wani mahaifi mai shekaru 49 bisa laifin yiwa ‘yarsa mai shekaru 8 fyade
Wata Kotun Majistare da ke zama a garin Yaba a Jihar Legas, ta tasa keyar wani Adekunle Olawale bisa zargin yi wa ‘yarsa ‘yar shekara takwas fyade a yankin Ebute-Metta da ke jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, a ranar Laraba, ta gurfanar da wanda ake tuhuma a gaban Alkalin Kotun, Patrick Nwaka, a kan tuhumar bata masa suna.
Ana zargin...
An Kama Mutum 3 Sun Yi Wa ’Yar Shekara 12 Fyade A Bauchi
Mutum hudu sun shiga hannu kan aikata fyade, ciki har da wasu uku da ake zargi sun yi wa wata karamar yarinya fyade a garin Jalam da ke Karamar Hukumar Dambam a Jihar Bauchi.
Rundunar ’yan sandan jihar ta kama wani matashi dan shekara 27 bisa zargin lalata da wata ’yar shekara bakwai a Karamar Hukumar Itas Gadau ta jihar.
Masu...
Yansanda Sun Rufe Majalisar Dokokin Nasarawa Kan Rikicin Shugabanci
Rundunar ‘yansandan Jihar Nasarawa ta rufe harabar majalisar dokokin jihar, domin kaucewa tabarbarewar doka da oda biyo bayan samun shugabanni biyu na majalisar wakilan ta bakwai.
DSP Ramhan Nansel, kakakin rundunar ‘yansandan jihar, ne ya bayyana hakan a ranar Laraba a cikin wata sanarwa a garin Lafia.
Nansel ya ce an dauki matakin ne saboda umarnin kwamishinan ‘yansandan jihar Mista Maiyaki...