A wata sanarwa da ta fitar, rundunar ta ce ta fara wannan aiki ne a kokarin ta na mayar da dajin wajen da mutane za su iya zama da kuma dandalin da sojoji za su dinga atisaye.
Daga BBC Hausa.
A wata sanarwa da ta fitar, rundunar ta ce ta fara wannan aiki ne a kokarin ta na mayar da dajin wajen da mutane za su iya zama da kuma dandalin da sojoji za su dinga atisaye.
Daga BBC Hausa.