An Fara Gina Titi A Dajin Sambisa

0

Rundunar sojin Najeriya ta fara wani aikin gina titi a tsakiyar dajin Sambisa da garuruwan da ke makwabtaka da shi a jihar Borno a arewa maso gabashin kasar.

A wata sanarwa da ta fitar, rundunar ta ce ta fara wannan aiki ne a kokarin ta na mayar da dajin wajen da mutane za su iya zama da kuma dandalin da sojoji za su dinga atisaye.

Daga BBC Hausa.

 

See also  Dan Tawagar Sufeto Janar na ‘Yan Sanda Da Aka Sace Ya Shaki Iskan ‘Yanci A Kwara

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here