Ban Amince Da Karawa Shugabannin APC Wa’adi Ba, Cewar Buhari

0

Daga Jamil Adamu Balarabe

Shugaban Nijeriya Muhammad Buhari ya ki amincewa da karawa shugabannin jam’iyar APC wa’adi kai tsaye ya bayyana hakan ne a yau Talata yayin da shugabannin jam’iyyar suke gudanar da taro a hedkwatar jam’iyyar Abuja.

A kwanakin baya ne dai bayan wani taron jam’iyyar da aka yi jogogin jam’iyyar suka amince da Karin wa’adin shekara daya.

Cikakken rahotan nan na tafe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here