Zaben 2019: An Bukaci PDP Ta Tsaida Atiku A Matsayin Shugaban Kasa

0

Daga Jamil Adamu Balarabe

‘Dan majalisa Dipo Olorunrinu mai wakiltar mazabar Amuwo-Odofin ta jihar Legas daga jam’iyyar PDP ya bukaci jam’iyyarsa ta  PDP da ta tsaida tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar don takarar kujerar shugaban Kasar Nijeriya.

Olorunrinu, ne kadai dan majalisar dokoki jihar Legas daga jam’iyyar PDP wanda ya bayyanawa kamfanin dillancin labarai na (NAN) yau Laraba a Legas.

See also  Mun Cika Alƙawurran Da Muka Daukar Wa Ƴan Najeriya, Cewar Shugaba Buhari

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here