LABARI CIKIN HOTUNA

0

A nan, Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osibanjo ne a lokacin da ya karbi bakuncin wata tawaga daga Hukumar Kiwon Lafiya ta Duniya wadda akafi sani da WHO a turance a karkashin jagorancin Babban daraktan hukumar, Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus a Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here