Katsina tayi sabon Danmaje

0

Katsina tayi sabon Danmaje

Maimartaba Sarkin Katsina ya tabbatar da nadin Alhaji Ahmad Abdulmuminu Kabir Usman a matsayin sabon Danmajen Katsina. Wannan ya biyo bayan daga darajar Danmajen Katsina Sen Ibrahim Ida zuwa sarautar Sardaunan Katsina. Allah shi taya sabon Danmaje riko. Ameen

See also  Ina Nadamar Tsinewa Kaina Da Na Rika Yi A Fim - Mai Sana'a

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here