Ɗan shekara 24 ya kammala rubuta Al-qur’ani maitsarki

0

A jihar Bauchi:

Ɗan shekara 24 ya kammala rubuta Al-qur’ani maitsarki.

!

!

!

!

 

Ran 1/11/2018 Alaramma Muhammadul-Ameeeen, ya Kammala Rubuta Al’qurni Mai girma.

 

Muna fatan Allah ubangji ya kara Albarka gare shi da zuriyar su baki daya, yasa Al’qurni ya zama sanadin ceto a gare shi da zuriyar su baki daya, albarkan Al’qur’ani maitsarki.

 

@Malam Nasiru Cigari

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here