Sama da yan gudun hijira 345 suka samu mafaka a karamar hukumar kankara dake jihar Katsina

0

Sama da yan gudun hijira 345 suka samu mafaka a karamar hukumar kankara dake jihar Katsina. Inda jamian hukumar bayarda agajin gaggawa na jiha suke domin tantacesu.
Mutanen wanda suka fito daga karamar hukumar Tsafe dake jihar Zamfara

See also  Ta yaudari saurayinta ta dauke shi tsirara da suka bata

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here