Manyan masu tura labaran boko haram bangaren Albarnawi sun tafi lahira….Rundunar sojan Najeriya ta tabbatar da kashe a hare hare daban daban…sojan sunce hatta shafin yanar gizo na boko haram ya tabbatar da mutuwar wadannan masu watsa mata labarai
Manyan masu tura labaran boko haram bangaren Albarnawi sun tafi lahira….Rundunar sojan Najeriya ta tabbatar da kashe a hare hare daban daban…sojan sunce hatta shafin yanar gizo na boko haram ya tabbatar da mutuwar wadannan masu watsa mata labarai