Gwamnatin Kano ta sanya ranar buɗe makarantun gaba da sakandire

0

Daga Ibrahim Hamisu, Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da ranar 26 ga watan Oktoba a matsayin ranar da za a sake buɗe manyan makarantun gaba da sakandire a fadin jihar.

Hakan ya fito ne daga Kwamishiniyar Ilimi mai zurfi ta jihar Kano, Dakta Mariya Bunkure a lokacin da ta ke ganawa da manema labarai a ofishinta, ciki harda wakilin Jaridar Taskar Labarai na Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here