An karrama Fauziyya D. Sulaiman

0

An karrama Fauziyya D. Sulaiman

Kano Correspondents Chapel ta karrama fitatciyar marubuciya, kuma mai aikin tallafawa jama’a, Fauziyya D. Sulaiman.

An bata lambar yabo ne a kan ayyukan da take na jin ƙan al’umma.

Amon Nasara na taya ta murna a bisa wannan nasara, da fatan wannan zai ƙara mata ƙaimi na aikin alheri da take yi. Allah ya yi jagora.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here