Hamisu Chidari ya dare shugabancin Majalisar dokokin jihar Kano

0

Hamisu Chidari ya dare shugabancin Majalisar dokokin jihar Kano

Daga Ibrahim Hamisu, Kano

Majalisar dokokin jihar Kano ta zabi Honarabul Hamisu Ibrahim Chidari a matsayin shugabanta, Chidari wanda shi ne ke wakiltar Karamar hukumar Makoda,

An kuma zabi Honarabul Zubairu Hamza Masu mai wakiltar karamar huumar Sumaila a matsayin mataimakin shugaban Majalisar. Sannan aka zabi Abdul Labaran Madari a matsayin sabon shugaban masu rinjaye,

A Daren jiya ne dai tsohon shugaban majalisar jihar Kanon Abdulaziz Garba Gafasa ya ajiye aikinsa Wanda ya ce ajiyewar manufa ce ta kashin kansa, ya
ajiye ne tare da mataimakinsa da shugaban masu rinjaye,

To sai dai kuma mjiyarmu ta tabbatar mana da cewa kishin din tsigeshi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here