Tsohon kwamishinan Ilimi na jihar Kano ya Rasu

0

Tsohon kwamishinan Ilimi na jihar Kano ya Rasu

Daga Ibrahim Hamisu, Kano

Allah yayiwa tsohon Kwamishinan ilmi na tsohuwar jihar Kano da Jigawa rasuwa, Alhaji Abdulhamid Hassan.

Anyi jana’izar yau Talata, da misalin karfe 4 na yamma a gidansa dake Unguwar NNDC.

Daga cikin ‘ya’yan da ya bari akwai Alhaji Hassan Abdulhamid Hassan, shugaban hukumar kare hakkin mai saye ta kasa ofishinta dake nan Kano.

muna Addu’ar Allah yayi masa rahma yasa aljanna makoma!

See also  MAI GARKUWA DA MUTANE A TARABA:

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here