Ziyarar jaje da gani da ido na me girma Gwamnan Katsina Aminu Bello Masari, akan Gobara da ta tashi a babbar kasuwar Katsina inda aka tafka asara ta dunbun miliyoyi.

0

Gobarar ta tashi da misalin karfe takwas na safe inda aka tamfa asarar miliyoyi da har kawo yanzu anata kokarin kashe wutar da tantance irin barnar da tayi

See also  MUTANEN DA KE RAYUWA TARE DA KADOJI

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here