APC Ta Cire Mutun 10 Dake Neman Takarar Shugabancin Ƙasa

0

Gabanin zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa tsakanin ranakun 6 zuwa 8 ga watan Yuni, jam’iyya mai mulki ta cire wasu mutane 10 masu san tsayawa takarar shugabancin kasa.

DAILY POST ta ruwaito cewa Shugaban Kwamitin tantance Shugaban kasa kuma tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Cif John Oyegun ne ya bayyana haka a yau Juma’a a Abuja lokacin da ya mika rahoton kwamitin ga jam’iyyar.

Har yanzu dai ba a bayyana masu neman takarar da aka soke ba.

See also  APC ta dakatar da wani ƙusa a jam'iyyar a Kogi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here