FARFESA MU UTA IBRAHIM YA ZAMA SHUGABAN HUKUMAR GUDANARWAR UMYU. 

0

Muazu Hassan

@ katsina city news

Gwamnan katsina Alhaji Aminu Bello Masari CFR ya nada sabbin yan hukumar gudanarwar jami ar umaru Musa yar adua .kamar yadda wata sanarwa da Muhammad Yusufu Abubakar babban magatakardar jami ar ya Sanya ma hannu.

Sanarwar race an nada farfesa Mu’uta Ibrahim ya zama sabon shugaba.ya chanji Alhaji zakari Ibrahim Talban katsina.wanda lokacin sa ya kare.na shekaru biyar a wannan shekarar.

An Nada farfesa Usman Muhammad shu’aib da farfesa Junaidu Na aliya da Hajiya Talatu Nasir.a matsayin membobin sabuwar kumar gudanarwar jami ar.

Sauran membobin suna na da matsayin su .kamar su Dakta Bashir Abu sabe.wanda malaman jami a suka zaba ya wakilce su.

See also  ‘Yan sanda sun tabbatar da yin garkuwa da mutane 5 a Katsina

Sabbin yan kwamitin har sun fara aikin su inda sukayi zaman farko a farkon satin da ya kare.

Katsina city news

@ www.katsinacitynews.com

Jaridar taskar labarai

@ www.taskarlabarai.com

The links News

@ www.thelinksnews.com

07043777779 081 37777245

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here