JIRGI SAMAN YAYI LUGUDEN WUTA A DAJIN BATSARI.

0

Misbahu Ahmad

@ katsina city news

Da yammacin lahadi 21/08/2022, wasu jiragen sama sukayi luguden wuta a yammacin kauyen Nahuta na yankin karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina.

Ganau sun bayyana mana cewa jiragen sunyi luguden wutar ne kan mai uwa da wabi a wurin hakar zinari dake cikin dajin da yan bindiga ke buya. mutanen yankin sun tabbatar mana ya jikkata mutanen dake aikin hakar zinari ba bisa kaida ba, a yankin.

kuma Mutune biyu sun rasu, da yawa kuma sun jikkata, sanadiyyar harin

Katsina city news

@ www.katsinacitynews.com

Jaridar taskar labarai

@ www.taskarlabarai.com

The links news

@ www.thelinksnews.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here