Anyi Kira Da Asamar Da Hukumar Tace Fina-finai A Jahar Katsina.

0

Daga Muhammad Kabir

 

Kiran Ya Biyo Bayan Bikin Rantsuwar Kama Aikin Ga Sabobbin Shuwagabannan kungiyar Shirya Fina-finan Hausa Ta Kasa Reshen Jahar Katsina.

 

Shugaban Gungiyar Na Jaha Comrade Lawal Rabe Lemu Yace Kafa Hukumar Zai Saukaka Ma Masu Shirya Fina-finan Da Ita Kanta Gwamnatin Jihar Zata Samu Kudaden Shiga.

 

Dayake Nashi Jawabin Maiba Gwamna Shawara Akan Harkar Tsaro Alh. Ibrahim Katsina yace Fina-finan Da ya kamata Yan Yan Kungiyar Sudinga Shiryawa waɗanda Zasu Magance Matsalolin Tsaron Da Muke Ciki.

Anyi Kira Da Asamar Da Hukumar Tace Fina-fina A Jahar Katsina.

Sana Yayi Alwashin Taimakawa Kungiyar Waje Koyar Da Manbobinta Sabbin Dabaru Wajen Shirya Fina-finan Nasu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here