“YAN TA ‘ADDAR ALERU SUNA DUTSEN KURA TA BATSARI.?

0

@ katsina city news

Wani Dan sa kai( Dan Banga.) Ya fada ma jaridun katsina city news cewar.da misalin karfe sha daya na daren nan na talata 13/9/2022, sun ga wasu mahayan Babura sun iso garin Dutsen kura dake hanyar zuwa Batsari daga katsina.

Dan bangar ya shaida mana ta waya cewa daga inda suke a boye, suna jin mutane na magana da hausar zamfara.

Har zuwa rubuta rahoton nan. Suna a wajen, ga alama Kodai suna jiran umurni ne,

Katsina city news

Www.katsinacitynews.com

Jaridar taskar labarai

Www.jaridartaskarlabarai.com

The links news

Www.thelinksnews.com

07043777779 08137777245

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here