KABILAR DANI A PAPUA GUINEA.  

0

Al,adar aure a wannan kabilar..

 

=Dole ne miji idan zai auri mata sai ya yanke yatsan sa guda daya na dama ya mikawa amarya a matsayin sadaki.

 

=Haka idan namiji zai saki matar dole ne ya yanke yatsun sa guda biyu na hagu ga bata.

 

=Idan kuma mijin ya mutu to matar sa zata yanke yatsun hannun ta guda goma don nuna aminci gareshi.

 

=Haka kuma matar zata zauna bazata kara auren wani namiji ba bayan mutuwar mijinta.

See also  Ranar Litinin Kotun Daukaka Kara Za Ta Saurari Karar Abba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here