Hukumar tsaron farin kaya ta bankado tare da lalata ma’ajiyar danyen mai a Imo

0

Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, NSCDC, ta gano wasu ma’ajiyar danyen man fetur ba bisa ka’ida ba, tare da cafke wasu mutane biyu a wani samame daban-daban da ta gudanar a fadin jihar Imo.

Hukumar NSCDC ta raba bayanan wadannan ayyuka a shafinta na Facebook ranar Lahadi, tare da hotunan da ke nuna nasarar aiwatar da ayyukan.

See also  Kotu Ta Jingine Hukunci Kan Shari'ar Kalubalantar Nasarar Zaben Shugaban Najeriya Tinubu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here