AN KAI KAI HARI GARIN RUNKA

0

AN KAI KAI HARI GARIN RUNKA

muazu Hassan

@ katsina city news

“Yan ta adda sun kai Hari garin Runka ta karamar hukumar safana a daren Lahadi da misalin karfe 11 zuwa 12 na dare.

Maharan Sun je gidan wani ma aikacin civil defens da yayi hijira zuwa katsina.

A gidan sun tafi da mutane uku wata tsohuwa da yarinya da kuma wani Namiji.

Yau litinin 1 ga watan Agusta.barayin sun harbi wata mota dake tafiyar wajen gari hanyar zuwa batsari.basu tafi da kowa a motar ba.saboda mutanen sun fashe.amma sun sace duk wani mai amfani a cikin Motar.

Runka tana a cikin karamar hukumar safana dake jahar katsina kuma tana kusa

See also  ASALIN TA "ADDANCI A "YANKARA , KEWAYE DA HALIN DA AKE CIKI YANZU.

da Dajin Rugu.

Katsina city news

@ www.katsinacitynews.com

Jaridar taskar labarai

@ www.jaridartaskarlabarai.com

The links news

@ www.thelinksnews.com

07043777779.08137777245

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here