Da Gangan Aka Hana Lauyoyinmu Kwafin Hukuncin Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NNPP

Mai rikom mukamin shugaban jam’iyyar  NNPP na kasa, Abba Kawu Ali,  ya bayyana damuwa akan gazawar kotun daukaka kara na sakin takardun hukuncin shari'ar...

Jiga-jigan PDP a Katsina sunyi ganawar sirri a Kaduna

Masu ruwa da tsaki (stakeholders) na jam'iyyar PDP a jihar Katsina tare da yan kwamitin riko a jam'iyyar (State Caretaker Committee) sunyi zama yau...

NNPP Ta Baiyana Bukatar Atiku Na Yin Sabuwar Maja A Matsayin Shan Magani Bayan...

Manyan jam’iyyun hamaiyya na kasar sun fara mayar da martani kan kiran da ‘dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata karkashin jam’iyyar...

Muna So A Samu Cikin Mambobin Majalisar Zartarwa — Masu Bukata Ta Musamman

Masu Bukata Ta Musamman A jahar Katsina Sun Bukaci Gwamnatin Malam Dikko Umar Radda Data Sanya Su Acikin Mambobin Majalisar Zartarwa. Hakan Nakunshe Acikin Wata...

Har Yanzu Shugaba Tinubu Nada Tambayoyin Amsawa Akan Karatunsa – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya nanata cewa shugaba Bola Tinubu yana da tambayoyi da zai amsa game da tarihin karatunsa. Da yake magana...

Muttaƙa Rabe, ya fice daga NNPP ya koma Jam’iyyar APC.

Daga:- Muhammad Ali Hafizy. @ katsina Times. Tsohon mataimakin ɗan takarar gwamnan jahar Katsina a zaɓen da ya wuce, a ƙarƙashin jam'iyar NNPP mai alamar (Kayan...

Zargin Zagon Kasa: Kwankwaso Na Fuskantar Barazana A Jam’iyyar NNPP

Shugabannin jam’iyyar NNPP a Najeriya sun bukaci dan takarar shugaban kasa, Sanata Rabi’u Kwankwaso  ya yi murabus ba tare da bata lokaci ba ko...

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Ya Sauka Daga Kan Kujerarsa

Mataimakin shugaban jam’iyyar APC mai kula da shiyyar Arewa maso yamma, Salihu Mohammed Lukman,Ya yi murabus daga kan kujerarsa, biyo bayan yunkurin shugaban kasa,...

“Ba da jimawaba za mu fitar da jerin sunayen membobin kwamitin riƙo na ƙananan...

Daga Muhammad Kabir Kwamitin riƙo na jam’iyyar PDP a jihar Katsina, tayi tsokaci kan yadda ake ta yaɗa wasu sunayen kwamitin riƙo na ƙananan hukumomi...

Buba Galadima Ya Bukaci Shugaban Kasa Ya Sauke Shugaban Hukumar Zabe

Jigo a jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, Ya yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya sauke shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman...