Shuwagabannin jam’iyyar Apc na karamar hukumar katsina sun nuna rashin amincewar su kan mutanen...
Shugabannin jam'iyyar Apc na karamar hukumar katsina tare shugabannin jam'iyyar na mazabu 12 dake fadin karamar hukumar sun nuna rashin amincewar su ga mutanen...
BINCIKE NA MUSAMMAN: YADDA JAM’IYYAR PDP TA FAƊI ZAƁE A JIHAR KATSINA
...Labaran da ba a sani ba
....Ribar da Yakubu Lado ya samu.
Daga Wakilanmu
@Katsina City News da Jaridar Taskar Labarai.
Tun bayan kammala zaɓuɓɓkan 2023 mutane ke...
MASARI YA INGANTA AIKIN GWAMNATI – Alhaji Idris Tune
Zaharadeen ishaq
Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Katsina, Alhaji Idris Tune, ya yaba wa
Gwamnatin Aminu Bello Masari saboda irin kokarinta wajen inganta aikin Gwamnati cikin shkearu takwas...
INEC Ta Ayyana Ahamadu Fintiri Na Jam’iyyar PDP Amatsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta Ayyana Ahmadu Umaru Fintiri na Jam’iyyar PDP amatsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa...
Binani Ta Kai Karar Hukumar INEC Gaban Kotu Kan Soke Ayyanata Amatsayin Zababbiyar Gwamna...
‘Yar takarar gwamna a karkashin jam’iyyar APC, Aisha Dahiru, wacce aka fi sani da Binani, ta shigar da kara gaban wata babbar kotun tarayya...
Da Dumi-dumi: Dino Melaye Ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna A Jam’iyyar PDP A Jihar...
Tsohon Sanata, Dino Melaye, an ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani na gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Kogi.
Melaye ya...
JAM IYYAR PDP BA ZATA KALUBALANCI ZABEN GWAMNAN KATSINA BA.
@ katsina city news
Wata Majiyar mai tushe a jam iyyar PDP ta katsina, ta tabbatarma jaridun katsina city news Cewar, jam iyyar ta yanke...
Dan takarar jam’iyyar NNPP a Katsina ya bukaci a sake kirga kuri’u
Dan takarar jam’iyyar NNPP mai wakiltar karamar hukumar Kurfi a jihar Katsina, Alhaji Shu’aibu Iliyasu, ya bukaci a sake kidayar kuri’un da aka yi...
Shawarar dakatar da gine-gine: Ganduje ya maida wa Abba Gida-Gida martani
Gwamnatin Kano ta yi kira ga zaɓaɓɓen gwamnan jihar, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi haƙuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan...
Jam’iyyar PDP ta dakatar da shugaban ta na kasa Iyorchia Ayu.
Jaridar daily post ta ruwaito cewa kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP a gudunmar Igyorov na karamar hukumar Gboko ta jihar Benue ce ta dakatar...