Hukumar KANSIEC ta sanya ranar zaɓen ƙananan hukumomi na jihar Kano

0

Daga Ibrahim Hamisu, Kano

Shugaban hukumar zaben jihar Kano, Farfesa Garba Ibrahim Sheka ya shaida wa manema labarai cewa, hukumar KANSIEC ta sanya ranar 16 ga watan Janairun shekarar 2021 a matsayin ranar da za’a gudanar zaben ƙananan hukumomin jihar.

Farfesa Garba Ibrahim Sheka shi ne ya sanar da hakan yayin wani taron manema labarai a shalkwatar hukumar.

Jihar Kano dai na da kananan hukumomi 44, fiye da kowacce jiha a fadin kasar nan.

See also  Amfani 15 da ‘ Macen’ Goro ke yi a jikin Dan Adam 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here