KASASHEN WAJE: An bukaci a fara kiran sallah ta WhatsApp a Ghana

0

Daga Sulaiman Umar

Al’ummar Musulmi a Ghana sun yi watsi da shawarar da aka bayar na cewa limamai su rinka kiran sallah ta manhajar Whatsapp, inda suka ce abu ne da ba za su taba yarda ba.

Rahotan dai ya biyo bayan kiran da ministan muhalli, kimiyya da fasaha, Farfesa Frimpong Boateng, ya yi cewa ya kamata limamai su ajiye amfani da lasifika wajen kiran sallah, su koma amfani da tura sakon waya ko kiran ta manhajar WhatsApp.

See also  'Yan Matan Dapchi Sun Koma Hannun Iyayensu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here