MACE MACEN KANO: ZAA MAKA GWAMNATI KOTU

0

MACE MACEN KANO: ZAA MAKA GWAMNATI KOTU

Daga Ibrahim Hamisu

Tun bayan fara nan ta kulle da gwamnatin Kano da ta tarayya ta sanya a Kano ake samun mace-macen mutane a Kano wanda har yanzu aka kasa samun takamaimai musabbabi.
Wani lauya mai zaman kansa a Kano Barista Umar Alto ya sha alwashin gurfanar da gwamnatin Kano da gwamnatin tarayya a kotu a gaban kuliya mudin bata gano musababin mutuwar ba.

Barista ya ce ” Jamaa fa suna mutuwa ba adadi don haka ni ina bawa gwamnatin jiha da gwamnatin tarayya waadi na mako daya da lallai lalai ta yi bincike ta gano musabbabin wannan mace macen su kuma kawo hanyar da zaa bi a magance ta”

See also  Tauraron Da Ke Yakar Ta'addanci Ba Tare Da Makami Ba. Imrana Alhaji Buba Hazikin

Ya kara da cewa ” kin yin hakan zai zama bani da zabi da ya wuce in maka su a gaban koto.

Waadin dai ya fara ne daga ranar Talata 28- ga watan Afililu na wannan watan da muke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here