Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar nasarar zaɓe
Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya taya zabbben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf murna bisa nasarar da ya samu ta lashe zaben gwamnan jihar a zaben da aka gudanar ranar Asabar, 18 ga Maris.
Cikin wata sanarwa daga Sakataren Yada Labarai na Masarautar Kano, Abubakar Balarabe Kofar Naisa, Sarkin ya bayyana cewa al’ummar jihar sun karbi tsarin...
CONSTRUCTION OF THE ADEN BRIDGE IN EDO STATE!
#PositiveFactsNG
Determined with its infrastructural revolution, do you know that the Buhari administration has recently commenced the construction of the Aden bridge in Edo State?
Aden bridge links Okada town through to Ogbogui and Agbangbe spur, and then to the Benin - Shagamu dual carriageway way, which makes it an economically strategic infrastructure for farmers and entrepreneurs in the region.
Yes, Nigeria...
Mutane ukku sun mutu, da dama suna kwance a asibiti sakamakon hatsarin mota a Katsina
Akalla fasinjoji uku ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya afku a ‘Yar’ gamji, mai tazarar kilomita kadan daga babban birnin jihar Katsina, kan titin Katsina zuwa Dutsinma.
Jaridar Katsina Mirror ta ruwaito kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Ibrahim Maiyaki Bazama, yace hatsarin ya rutsa da motar hukumar sufurin jihar Katsina (KTSTA) mota...
Tinubu ya tafi ƙasar waje domin hutu da kuma aikin Ummara
Bayan kammala zaɓen 2023, zababben shugaban ƙasar Nijeriya, Asiwaju Bola Tinubu, ya tafi kasar waje domin hutawa da kuma tsara shirinsa na mika mulki gabanin rantsar da shi a ranar 29 ga Mayu, 2023.
Zaɓaɓɓen shugaban kasar ya bar filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Mohammed dake Ikeja zuwa nahiyar Turai a ranar Talata da daddare.
Zababben shugaban kasar...
Flood: FG to relocate 10,000 persons in Kogi
The Federal Government is to relocate 10, 000 persons in Mosun Community in Bassa Local Government Area of Kogi following the rampaging activities of the River Benue during raining season.
Alhaji Abubakar Yelwa, the Managing Director (MD) of the Hydro-Electricity Power Producing Areas Development Commission (HYPPADEC), made this known on Monday during a tour of the affected communities in Mosun...
Anyi Kira Da Masu Hannu Da Shuni Da Su Dinga Fitar Da Zakka A Kan Lokaci
Daga Muhammad Kabir
Ga banin karatuwar watan azumin Ramadana, Masu hannu da shuni suna raba kayayyakin masarufi ga al'ummar wasu kuma su bayar da Zakka daga cikin dukiyoyinsu.
Wannan kiran ya fito ne daga shugabar kamfanin Dadin Kowa Farm dake a garin Funtuwa, Hajiya Gimbiya Garba Ɗan'ammani.
Gimbiya tace da masu hannu da shuni na bayar da zakka kamar yadda Allah yace,...
PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina
Kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na kasa ya amince da rusa kwamitin zartarwa na jam’iyyar na jihar Katsina.
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Hon. Debo Ologunagba, a Abuja, ranar Laraba.
Ga dukkan alamu matakin na NWC ya samo asali ne daga rigingimun cikin gida da ke cikin jam’iyyar...
FEDERAL GOVERNMENT COLLEGE, SOKOTO GETS NEW INTERNAL ROADS!
#PositiveFactsNG
In continuation of its rehabilitation of all such federal schools nationwide, do you know that the Buhari administration has recently reconstructed all the internal roads of the Federal Government College, Sokoto?
Completed in January 2023, the roads were reconstructed by the Federal Emergency Roads Maintenance Agency (FERMA) and have now given a beautiful outlook to the school, thus creating a...
Amaryata Ba Karama Bace, Dan Malikin Bauchi Ya Mayar Da Martani
Wani hamshakin dan kasuwa mai suna Aminu Danmaliki mai shekaru 66 ya musanta cewa ya auri karamar yarinya.
Idan dai za a iya tunawa, a lokacin da faifan bidiyon auren ma’auratan ya yi ta yaduwa, wasu masu suka a shafukan sada zumunta sun zargi Danmaliki da auren wata yarinya ‘yar shekara 11.
Bayan da aka yi ta tofin Allah tsine, angon...
Sakamakon zaɓe:Magoya bayan APC sun gudanar da zanga-zanga a Kano
Magoya bayan jam'iyya mai mulki ta APC sun gudanar da zanga-zangar lumana bisa nuna kin amincewa da sakamakon zaɓe, wanda INEC ta sanar da Abba Kabir Yusuf na NNPP a matsayin Wada ya lashe zaben.
Abba Kabir Yusuf ne dai ya lashe zaɓen da ƙuri'u 1, 019, 602, inda ya doke babban abokin hamayyar sa, Dakta Nasiru Gawuna da ya...