Tarihin Marigayi Khalifa Isyaka Rabi’u

0

Tarihin Marigayi Khalifa Isyaka Rabi’u

  • Bayanai sun nuna cewa an haifi marigayin ne a 1928
  • Ya yi karatun AlKur’ani da na addinin musulunci a birnin Kano
  • Kafin daga bisani a tura shi birnin Maiduguri na jihar Borno domin kara karatu
  • Ya koma Kano inda ya ci gaba da koyar da karatun Kur’ani da na addini.
  • Daga baya ne kuma ya fara harkokin kasuwanci inda ya kafa kamfanin Isyaka Rabiu & Sons
  • Ya yi fice matuka a fagen kasuwanci da na karatun Alkur’ani
  • Daga bisa ni an nada shi Khalifan Darikar Tijjani a Najeriya
  • Harkokin kasuwancin da ‘ya’yansa suka gada kuma suka ci gaba da samun daukaka a kai
See also  Wata Mata ta Kashe Mijinta Da Guba Saboda ta gaji da auren

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here